Da dumi-dumi: Gwamnan Kano ya Sake Nada Masu Bashi Shawara guda 14

Date:

Daga Sani Idris Maiwaya

 

Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya amince da sake nada sabbin masu bashi shawara na musamman guda 14.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Sakataren yada labaran gwamnan Kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa kadaura24.

Yanzu-Yanzu: Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya Nada Karin Manyan Mataimaka 57

Sanarwar ta ce idan ba’a manta ba majalisar dokokin jihar kano a kwanakin baya ta amincewa gwamnan ya nada masu bashi shawara na musamman har guda 60 , kuma tuni ya nada 31 daga cikin su .

 

Ga jerin sunayen wadanda aka nada din:

1. Dr. Danyaro Ali Yakasai, Special Adviser, Policy and Social Development

2. Alh. Garba Aliyu Hungu, Special Adviser, Industries

Talla

3. Dr. Bashir Abdu Muzakkari Fagge, Special Adviser, Cyber Security

4. Hon. Ismail Shehu Gurjiya, Special Adviser, Grassroot Mobilisation

5. Hon. Nasiru Kunya, Special Adviser, Support Groups

6. Hon. Ali Yahuza Gano, Special Adviser, Metropolitan Affairs

7. Hajiya Habiba Mustapha Baura, Special Adviser, Domestic Affairs

8. Hajiya (Dr.) Fatima Abubakar Amneef, Special Adviser, Special Assignment (Women)

9. Hon. Yusuf Shehu Kibiya, Special Adviser, Community Policy

10. Hon. Ali Abdu Doguwa, Special Adviser, Political Strategy

11. Hajiya Aisha Muhammad Idris, Special Adviser Food Security

12. Hon. Shehu Aliyu Yammedi, Special Adviser, Lafiya Jari Programme

13. Comrade Nura Iro Ma’aji, Special Adviser, Students Matters

14. Dr. Abdulhadi Zubairu Chula, Special Adviser Enlightenment and Social Mobilisation

Sanarwar ta bukaci sabbin mashawarta gwamnan da su gaggauta zuwa inda aka tura su domin fara aikin da aka dora musu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sanarwa ta Musamman daga majalisar malaman Kano game da rasuwar Dantata

SANARWA MUHIMMIYA (GABATAR DA SALLATUL GA'IB) Assalamu Alaikum Warahmatullah, Sakamakon rasuwa...

Aminu Dantata ya bar mana wasiyyar inda za a binne shi – Iyalansa

Iyalan marigayi Alhaji Aminu Alassan Dantata sun shaida cewa...

Da dumi-dumi: Ganduje ya yi murabus daga shugaban jam’iyyar APC na kasa

Daga Abdullahi Shu Shugaban jam'iyyar APC na kasa Abdullahi Umar...

Murtala Sule Garo Ya Taya Al’ummar Musulmi Barka da Shigowar Sabuwar Shekarar Musulunci ta 1447AH

    Tsohon dan takarar mataimakin gwamnan jihar Kano, Alhaji Murtala...