Da dumi-dumi: Ganduje ya aiyana Ranar Litinin mai Zuma Matsayin Ranar hutu

Date:

Daga Nasiru Abubakar

Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya ayyana Litinin, 1 ga Muharram, 1443 AH (9 ga Satumba, 2021) a matsayin Ranar hutun sabuwar Shekarar Musulunci a jihar.

Sanarwar da kwamishinan yada labarai, Malam Muhammad Garba ya sanya wa hannu ta bayyana cewa hutun ya kasance ne don tunawa da sabuwar kalandar Musulunci ta 1443 AH.

Gwamnan ya bukaci ma’aikata da su yi amfani da ranar don yin addu’a ga jihar Kano da kasa don kubutar da ita daga matsalolin tsaro.

Gwamna Ganduje ya kuma taya Musulmai murnar shigowar sabuwar shekarar Musulunci, wacce ke bukatar nuna godiya ga Allah .

Sanarwar ta kara neman goyan baya da hadin kai na jama’a ga gwamnati yayin da take yin bakin kokarinta don inganta kudirinsu yayin da kasar ke fuskanta kalubalen tsaro.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...