Jaruma Aisha Humairah ta baiwa masoyanta masu son zuwa wajenta Shawara

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Shahararriyar jarumar fina-finan Hausa nan mai suna Aisha Humairah ta baiwa masoyanta wadanda suke son zuwa wajenta koma wajen wasu jaruman shawarar su daina zuwa kai tsaye don gudun samun matsala.

 

” Mutane da yawa sun taso daga wasu garuruwan domin ganin jarimai ba tare da sun San koda wanda zai haɗa shi da jarumin ba, kuma hakan yana jefa su cikin mawuyacin hali”.

Talla

Aisha Humairah ta bayyana hakan ne yayin da ta karɓi bakuncin Wani yaro Mai suna Adamu da ya zo ganinta tun daga jihar Bauchi .

Shugaban Mulkin Soji na Nijar ya bayyana lokacin da zasu mika Mulki ga farar hula

” Mutane da yawa da suka sanni sun tura min da hoton wannan yaron da yazo wajena , kuma lokacin ma ni bana gari, amma Ina dawo jiya (Juma’a) na neme shi kuma ga shi mun hadu da shi”. Inji Aisha Humairah

Aisha Humairah ta nuna farin cikinta saboda yadda yaron ya taho ta kanas ta kano saboda ita har zuwa Kano, Amma ta bukace shi da kada ya sake ya sake yin hakan saboda hatsarin da zai iya shiga.

Yaron dai mai suna Adamu ya zo Kano ne daga jihar Bauchi saboda ya ga Aisha Humairah Saboda yadda take burge shi a fina-finai da wakokin da take hawa a shafukan sada zumunta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...

Rufe Makarantu da azumi: Ministan Ilimi ba ta da ilimin harkokin mulki – Jafar Sani Bello

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano...

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...