Da dumi-dumi: Tinubu na ganawa da El-Rufai da Wike a fadar shugaban kasa

Date:

Shugaba Tinubu ya shiga ganawa da tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa’i da tsohon gwamnan River Nyensom Wike a Villa.

 

Wasu majiyoyi sun ce ganawar na daga cikin ƙoƙarin tabbatar da naɗin El-Rufa’i a matsayin minista.

Talla

Tsaffin gwamnonin dai na daga cikin waɗanda Tinubu ya aika sunayensu majalisa domin tantance su zuwa wannan muƙami.

Da dumi-dumi: Ganduje ya baiwa tsohon kwamishinansa mukami

To sai dai majalisar ta amince da naɗin Wike, amma bata amince da El-Rufa’i ba, inda wata majiya daga fadar shugaban kasa tace ganawar Tinubu da El-Rufai na da nasaba da batun kin tantancewar da Majalisa ta yi masa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya tura Shettima a ɓoye ya ziyarci Buhari a asibiti a London – Rahoto

Shugaban Nigeria Bola Tinubu ya tura mataimakinsa, Kashim Shettima,...

Gamayyar wasu kungiyoyi sun bukaci Kotun kolin Nigeria ta gaggauta yanke hukunci kan rikicin Masarautar kano

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gamayyar kungiyar masu fashin baki da...

Gwamnan Kano Ya Nada Sabon Shugaban Ma’aikatan Fadar gwamnati

Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince...

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...