Da dumi-dumi: Majalisar Dattawan Nigeria Zata Karɓi Sunayen Ministocin Tinubu Ranar Laraba

Date:

Daga Aisha Aliyu Umar
A ranar labara 19 ga watan Yulin 2023 ne ake sa ran Majalisar Dattawa za ta karbi sunayen ministoci da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai nada domin dafa masa wajen jagorantar ƙasar.
Talla
 Magatakardar majalisar dattawan ne ya ce wannan bayanin na kunshe ne a cikin wata wasika da ya samu.
 Yan Nigeria dai sun dade suna sauraron su wa shugaba Tinubu zai nada domin nadin nasu shi ne zai nuna alkiblar gwamnatin da kuma manufofin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu wajen magance dimbin kalubalen da ke fuskantar tattalin arzikin Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...