Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf zai nada karin kwamishinoni guda uku

Date:

Daga Sani Idris Maiwaya

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya bukaci majalisar dokokin Kano da ta amince masa ya nada karin kwamishinoni guda uku a kunshin majalisar zartaswa ta jiha.

Abubawa 5 da aka cimma a zaman majalisar zartarwar Kano, bayan rantsar da Abba Gida-gida

Idab za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito a kwanakin baya gwamna Abba Kabir Yusuf ya turawa majalisar Sunayen mutune 19 domin tantancewa su, kuma sun tantance tare da amincewa da su, kuma tuni ya rantsar da su .

Talla

Wannan bukata na cikin takardar da gwamnan ya aikewa majalisar dokokin Kano a zaman ta na Alhamis din nan karkashin Kakakinta Jibril Isma’il Falgore.

Mutane uku da majalisar zata tantance don nada su a matsayin kwamishinoni sun hadar da Ibrahim Jibril (Fagge) da Ibrahim Ali Namadi (Dala) da Amina Abdullahi Sani (Nasarawa).

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...