Da dumi-dumi: Majalisar Dattawa ya Amincewa Tinubu ya nada masu Shawara na Musamman 20

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Majalisar dattawa ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu na a nada masu bada shawara na musamman guda 20.

An amince da bukatar Tinubu ne bayan da shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, ya karanta takardar da shugaban ya tura musu a zauren majalisar a ranar Talata.

Yanzu-Yanzu: Gwamnan Kano Abba Gida-gida ya yi Sabbin nada-naden mukamai

Kadaura24 ta rawaito cewa Tinubu bai bayyana sunayen mashawartan na musamman guda 20 ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...