Da dumi-dumi: Majalisar Dattawa ya Amincewa Tinubu ya nada masu Shawara na Musamman 20

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Majalisar dattawa ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu na a nada masu bada shawara na musamman guda 20.

An amince da bukatar Tinubu ne bayan da shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, ya karanta takardar da shugaban ya tura musu a zauren majalisar a ranar Talata.

Yanzu-Yanzu: Gwamnan Kano Abba Gida-gida ya yi Sabbin nada-naden mukamai

Kadaura24 ta rawaito cewa Tinubu bai bayyana sunayen mashawartan na musamman guda 20 ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related