Da dumi-dumi: Majalisar Dattawa ya Amincewa Tinubu ya nada masu Shawara na Musamman 20

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Majalisar dattawa ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu na a nada masu bada shawara na musamman guda 20.

An amince da bukatar Tinubu ne bayan da shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, ya karanta takardar da shugaban ya tura musu a zauren majalisar a ranar Talata.

Yanzu-Yanzu: Gwamnan Kano Abba Gida-gida ya yi Sabbin nada-naden mukamai

Kadaura24 ta rawaito cewa Tinubu bai bayyana sunayen mashawartan na musamman guda 20 ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dan Majalisar tarayya daga Kano ya fice daga jam’iyyar NNPP

Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Kano Municipal, Injiniya Sagir...

Abin mamaki: Barawo ya sace Motar dake cikin ayarin motocin gidan gwamnatin Kano

Wani barawon mota ya kutsa cikin gidan gwamnatin jihar...

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...