Buhari zai karkare fitar sa zuwa kasar waje a matsayin Shugaban Nigeria

Date:

Daga Abdulrashid B Imam

 

Shugaban kasar Nigeria Muhammadu Buhari zai tafi Saudiyya ranar Talata a wata ziyara ta karshe da zai kai wata ƙasar waje a matsayin shugaban ƙasa.

 

Akalla Shugaba Buhari zai shafe kusan mako guda daga ranar 11 ga watan Afrilu zuwa 19 ga wata.

Ƙasar Ingila za ta dakatar da daukar ma’aikatan kiwon lafiya daga Najeriya

A wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban ƙasar ya fitar, ta ce Muhammadu Buhari zai kuma gudanar da aikin Umrah yayin ziyarar tasa.

 

Sarkin Kano Aminu Ado Bayero Ya yiwa Alhaji Aminu Dantata Ta’aziyyar Rasuwar Matarsa

Sanarwar Mallam Garba Shehu ta kuma ce Shugaba Buhari zai samu rakiyar manyan mukarraban gwamnatinsa a wannan ziyara zuwa kasar Saudiyyan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: Ganduje ya yi murabus daga shugaban jam’iyyar APC na kasa

Daga Abdullahi Shu Shugaban jam'iyyar APC na kasa Abdullahi Umar...

Murtala Sule Garo Ya Taya Al’ummar Musulmi Barka da Shigowar Sabuwar Shekarar Musulunci ta 1447AH

    Tsohon dan takarar mataimakin gwamnan jihar Kano, Alhaji Murtala...

Tinubu zai mayar da Fubara kan kujera gwamnan Rivers amma ya gindaya masa sharadi- Rahoto

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da mayar...

Yadda Makarantar JSS Unguwa uku dake K/H Tarauni ta Zama mafakar shaye-shaye da yan daba

Daga Mubina Ahmad Galadanchi Wasu daga cikin al'ummar unguwar unguwa...