Sake duba sakamakon zaben gwamnan Kano, APC ta bukaci ‘yan’yan ta su zauna lafiya

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Jam’iyyar APC reshen jihar Kano ta yi kira ga ‘ya’yan jam’iyyar da magoya bayanta da su kwantar da hankulansu su kasance masu bin doka da oda bayan bayyana sakamakon sake duba sakamakon zaben gwamna da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta gudanar a ranar 18 ga watan Maris.

 

Kwamishinan yada labarai na jihar kano, Malam Muhammad Garba ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a Abuja ranar Talata.

Karamar hukumar Garum Malam ta ɗauki sabbin malaman makaranta aiki

Ya ce jam’iyyar za ta yi duk mai yiwuwa a cikin tanadin doka da sauran hanyoyin da suka dace domin ganin an yi adalci a lamarin.

 

INEC ta saka ranar ƙarasa zaɓukan da ba a kammala ba

Sanarwar ta bayyana cewa Gwamna Abdullahi Umar Ganduje da mataimakinsa Kuma dan takarar gwamnan Kano Dr. Nasiru Yusuf Gawuna da mataimakinsa a takara sun bayyana gamsuwarsu da yadda ‘yan jam’iyyar ke gudanar da harkokin su kafin zabe, lokacin da kuma bayan zabe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...