Sake duba sakamakon zaben gwamnan Kano, APC ta bukaci ‘yan’yan ta su zauna lafiya

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Jam’iyyar APC reshen jihar Kano ta yi kira ga ‘ya’yan jam’iyyar da magoya bayanta da su kwantar da hankulansu su kasance masu bin doka da oda bayan bayyana sakamakon sake duba sakamakon zaben gwamna da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta gudanar a ranar 18 ga watan Maris.

 

Kwamishinan yada labarai na jihar kano, Malam Muhammad Garba ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a Abuja ranar Talata.

Karamar hukumar Garum Malam ta ɗauki sabbin malaman makaranta aiki

Ya ce jam’iyyar za ta yi duk mai yiwuwa a cikin tanadin doka da sauran hanyoyin da suka dace domin ganin an yi adalci a lamarin.

 

INEC ta saka ranar ƙarasa zaɓukan da ba a kammala ba

Sanarwar ta bayyana cewa Gwamna Abdullahi Umar Ganduje da mataimakinsa Kuma dan takarar gwamnan Kano Dr. Nasiru Yusuf Gawuna da mataimakinsa a takara sun bayyana gamsuwarsu da yadda ‘yan jam’iyyar ke gudanar da harkokin su kafin zabe, lokacin da kuma bayan zabe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...