Da Ɗumi-Ɗumi: Dangote ya sake rage farashin man fetur

Date:

Matatar man fetur ta Dangote ta sanar da ƙarin ragin farashin kifar man fetur

Sabon farashin yanzu ya fara daga Naira 875 zuwa Naira 905 kowace lita, ya danganta da yanki.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Jadawalin sabon farashin ya nuna, Legas: Naira 875, Kudu maso Yamma N885, Arewa maso Gabas: N905, Arewa maso Yamma da ra Tsakiya: N 895, da Kudu-maso-Kudu da Kudu-maso-Gabas: 905.

InShot 20250309 102403344

Farashin ya nuna ragin N15 kowace lita a duk yankuna da gidajen mai na abokan hulɗar matatar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...

An sake sauya lokacin jana’izzar Aminu Ɗantata – Gwamnatin Nigeria

Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce Hukumomi a Kasar Saudiyyar...

Fadan daba: ku fito ku Kare Kan ku da iyayenku – Gwamnatin Kano ga matasa

Ku tashi ku Kare kanku da iyayen Gwamnatin jihar kano...