Saudiyya ta bayyana ranar da Maniyata aikin hajjin bana za su fara isa kasar

Date:

Hukumomi a kasar saudiyya sun bayyana cewa rukunin farko na Maniyata aikin hajjin bana za su Fara isa kasar a ranar 29 ga wannan wata na Afirilu 2025 domin fara ibadar aikin hajji.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Kadaura24 ta rawaito Ana fara ibadar aikin hajji ne a ranar 8 ga watan zulhijja na kowacce shekara.

Babu kamshin gaskiya a zarge-zargen da ake yi min – shugaban NAHCON

Shafin Haramai Sharifain ne ya bayyana hakan a sashin shafinsu na Facebook.

InShot 20250309 102403344

Sanarwar ta ce ana umartar duk wadanda suke gudanar da Umara a kasar da su tabbatar sun kammala sun fice daga kasar kafin ranar 29 ga watan Afirilun 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...