Mahaddata Alqur’ani sun karrama gwamnan Kano

Date:

 

 

kungiyar mahaddata alkur’ani ta kasa reshan jihar Kano ta karrama gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf a matsayin garkuwar mahaddata alkur’ani na kasa

Bikin karramawar ya gudana NE a fadar gwamnatin jihar Kano ayayin Bikin karrama daliban da suka samu nasara a gasar karatun alkur’ani na kasa da aka kammala a jihar kebbi.

InShot 20250309 102403344
Talla

Gwamna Yusuf ya bayyana farin cikinsa bisa wannan karramawar da ya samu ya Kuma ja hankalin jihar Kano da azauna lafiya aci gaba da yiwa jihar Kano addu’a dama kasa baki daya

A yayin bikin karramawar akwai kwamishinan addinai malam Tijjani sani Auwal,sheikh uba sharada limamin masallacin Murtala, sheikh Tijjani Bala kalarawi da sauran manyan malamai a jihar Kano

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu ta ɗaure wani ɗan Tiktok mai wanka a tsakiyar titunan Kano

    Wata kotu a jihar Kano da ke arewacin Najeriya...

Damuna: Mun shirya inganta wuraren tsayarwar motocinmu – Kungiyoyin Direbobin na Kano

Kungiyar matuka motocin kurkura ta jihar Kano da Kungiyar...

Rasuwar Aminu Ɗantata babban rashi ne ba ga Nigeria kadai ba – Mustapha Bakwana

Daga Zakaria Adam Jigirya   Tsohon Mai baiwa gwamnan Kano shawarawa...

Gwamnatin Kano ta yabawa Tinubu saboda gyarawa da bude NCC DIGITAL PARK

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnatin jihar Kano ta yabawa Gwamnatin...