Mahaddata Alqur’ani sun karrama gwamnan Kano

Date:

 

 

kungiyar mahaddata alkur’ani ta kasa reshan jihar Kano ta karrama gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf a matsayin garkuwar mahaddata alkur’ani na kasa

Bikin karramawar ya gudana NE a fadar gwamnatin jihar Kano ayayin Bikin karrama daliban da suka samu nasara a gasar karatun alkur’ani na kasa da aka kammala a jihar kebbi.

InShot 20250309 102403344
Talla

Gwamna Yusuf ya bayyana farin cikinsa bisa wannan karramawar da ya samu ya Kuma ja hankalin jihar Kano da azauna lafiya aci gaba da yiwa jihar Kano addu’a dama kasa baki daya

A yayin bikin karramawar akwai kwamishinan addinai malam Tijjani sani Auwal,sheikh uba sharada limamin masallacin Murtala, sheikh Tijjani Bala kalarawi da sauran manyan malamai a jihar Kano

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da nuna tallan maganin Gargajiya a Fina-finai da yawo a tituna

A wani mataki na tabbatar da bin ka'idoji tare...

Da dumi-dumi: NNPP ta nemi afuwar Tinubu kan kalaman suka da ake zargin Kwankwaso ya yi masa

  Jam’iyyar NNPP ta nemi afuwar Shugaban kasa Bola Tinubu...

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...