Gwamnan Kano ya Bayyana Matsayarsa Game da Hawan Sallah Karama a Jihar

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya yi alkawarin baiwa sarakunan Kano da hakimai dukkanin goyon bayanl da gudunmawar da su ke bukata domin gudanar da hawan sallah karama.

” Shi mutumin kano babu abun da yake so bayan kammala azumin watan Ramadana,illa sallah ta zo ya caba ado ya fito domin ya gaishe da Sarkinsa , shi kuma Sarkin ya yi masa addu’a”.

Gwamna Abba Kabir Yusuf na wannan jawabi ne yayin da yake gabatar da shan ruwa da sarakunan a fadar gwamnatin a yau talata .

InShot 20250309 102403344
Talla

Gwamnan ya ce yana kira ga sarakunan Kano Rano Gaya da Karaye da su da hakimansu da su fito domin gudanar da bukukuwa hawan sallah kamar yadda aka saba.

Yanzu-yanzu: Tinubu ya aiyana dokar ta baci a jihar Rivers

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito a shekarar da ta gabata da Babbar sallah ba a gudanar da hawan sallah a Kano ba , saboda rikicin Masarautar Kano da yanzu haka yake gaban Kotu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hawan Sallah: Yansandan Kano sun gayyaci hadimin Sarki Sanusi II bayan mutuwar wani

Daga Rahama Umar Kwaru   Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta...

Barka da Sallah: Gwamnan Kano ya bukaci yan jihar su rungumi zaman lafiya da adalci

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...

Sarki Aminu da Sarki Sanusi sun bukaci gwamnati ta hukunta duk masu hannu a kisan Mafarautan Kano a Edo

Daga Aliyu Danbala Gwarzo da Sani Idris maiwaya   Mai Martaba...

Murtala Sule Garo ya yiwa Kanawa Barka da Sallah

Ina taya daukacin al’ummar Musulmi maza da mata musamman...