Ku fito ku yiwa yan Nigeria bayanin aiyukanku – Tinubu ga Ministoci

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

 

Shugaba Bola Tinubu ya umurci dukkan ministocin gwamnatinsa da su gaggauta fitowa domin su bayyanawa al’ummar Nigeria aiyukan da suka a ma’aikatun da aka turasu.

InShot 20250115 195118875
Talla

Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a na kasa Mohammed Idris ne ya sanar da umarnin shugaban kasar a wani taron manema labarai a Abuja ranar Talata.

Yanzu-yanzu: Sarkin Rano ya dakatar da harkokin ibada a wata Coci dake cikin garin Rano

Ministan ya ce bayanin da ministocin za su yi shi ne zai baiwa ‘yan Najeriya damar sanin abubuwan da gwamnati ta yi da kuma yin tambayoyi a akan abubuwan da ba su fahimta ba.

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito dama shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya ce wajibi ne duk bayan watannin shida ministocin su rika fitowa suna bayyanawa al’ummar Nigeria aiyukan da suke gudanarwa a ma’aikatunsu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...