A Karo na uku babban layin wutar lantarki na Nigeria ya sake lalacewa

Date:

Najeriya ta sake fuskantar katsewar wutar lantarki sakamakon lalacewar babban layin lantarki na ƙasar a safiyar yau Asabar.

Lamarin da ya jefa miliyoyin mutane a jihohi da dama cikin duhu.

Talla

Wannan dai shi ne karo na uku da babban layin wutar ke lalacewa cikin mako ɗaya, kuma na takwas tun soma wannan shekara.

Bayanai daga aka tattara sun nuna cewa babu ko megawatt ɗaya a babban layin zuwa safiyar Asabar ɗin nan.

A karo na shida a 2024 babban Layin Wutar Lantarki na ƙasa ya sake sauka

Masana kan harkar wutar lantarki dai sun yi kira da a sabunta kayayakin babbar cibiyar wutar lantaki ta ƙasar.

Talla

Sun ce yawan katsewar wutar lantarkin da ake fuskanta na da alaƙa ne da rashin sauya kayyakin babbar cibiyar wutar lantakin ƙasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...

Al’ummar Kano ku baiwa AA Zaura hadin Kai domin ya kawo karshen fadan Daba – Baba Yawale

Daga Halima Umar Dogo   Babban Hadimin AA Zaura Alhaji Baba...

Gwamnatin Kano ta magantu kan Hukuncin kotu na zaben kananan hukumomi

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gwamnatin jihar Kano ta bayyana farin...