Iftila’i: Yadda muggan dabbobi suka shiga cikin al’umma a maiduguri sakamakon ambaliyar ruwa

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Gidan ajiye namun daji na jihar Borno ya nuna damuwa da bisa yadda ambaliyar ruwa ta shigar da muggan dabbobi a cikin al’ummar jihar .

Babban Manajan Gidan ajiye namun dajin na jihar Borno, Ali Abatcha Don Best, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa a ranar Talata.

Rabon tallafin a Kano: APCn Kano ta Caccaki Kwankwaso

Ya ce bala’in ambaliya ya yi sanadiyyar asarar dukiyoyi da kuma mutuwar sama da kashi 80% na dabbobin da suke da su.

Babban manajan gidan namun dajin ya ba da tabbatar zasu iya bakin kokarinsu wajen ganin sauran dabbobin ba su fice daga gidan ba.

“Daga karshe, ya yi addu’ar samun sauki cikin gaggawa daga Allah Madaukakin Sarki kuma ya kira dukkan al’ummar jihar da su yi addu’a su koma ga Allah Madaukakin Sarki,” in ji sanarwar.

Daily Trust

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...