Iftila’i: Yadda muggan dabbobi suka shiga cikin al’umma a maiduguri sakamakon ambaliyar ruwa

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Gidan ajiye namun daji na jihar Borno ya nuna damuwa da bisa yadda ambaliyar ruwa ta shigar da muggan dabbobi a cikin al’ummar jihar .

Babban Manajan Gidan ajiye namun dajin na jihar Borno, Ali Abatcha Don Best, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa a ranar Talata.

Rabon tallafin a Kano: APCn Kano ta Caccaki Kwankwaso

Ya ce bala’in ambaliya ya yi sanadiyyar asarar dukiyoyi da kuma mutuwar sama da kashi 80% na dabbobin da suke da su.

Babban manajan gidan namun dajin ya ba da tabbatar zasu iya bakin kokarinsu wajen ganin sauran dabbobin ba su fice daga gidan ba.

“Daga karshe, ya yi addu’ar samun sauki cikin gaggawa daga Allah Madaukakin Sarki kuma ya kira dukkan al’ummar jihar da su yi addu’a su koma ga Allah Madaukakin Sarki,” in ji sanarwar.

Daily Trust

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Buhari: Majalisar Nigeria ta dakatar da duk aiyukanta

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Majalisar dokokin Nigeria ta dage zamanta...

Gwamnati ta baiwa ma’aikata hutu saboda rasuwar Muhammad Buhari

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gwamnatin jihar Katsina karkashin gwamna Umar...

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...