Iftila’i: Rushewar gini ta yi sanadiyar rasuwar mutane 2 a Kano

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

An tabbatar da mutuwar mutum biyu, wasu biyu kuma sun tsallake rijiya da baya, a sakamakon rushewar wani bene mai hawa biyu a Jihar Kano.

Da misalin ƙarfe biyu a dare kafin wayewar garin ranar Alhamis ne benen ya rushe da su a unguwar Nomansland da ke Ƙaramar Hukumar Fagge.

Karin kudin mai: Gwamnan Legos ya sassautawa ma’aikatan jihar

Benen ya rushe ne a sakamakon ambaliyar ruwa, kasancewar yana kusa ne da hanyar ruwan.

Benen ya rushe ne a sakamakon ambaliyar da ta biyo bayan ruwan sama kamar da baƙin kwarya na tsawon sa’o’i a cikin daren.

Kotu ta tusa keyar alƙalin bogi zuwa gidan yari a Kano

Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta sanar da hakan a safiyar Alhamis.

Kakakin hukumar, Samun Abdullahi, ya ce an garzaya da waɗanda aka ceto daga bene d ya rushe zuwa asibiti, inda suke samun kulawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sarkin Kano na 15 ya gana da Shugaba Tinubu kan rikicin Rimin Zakara

    Mai Martaba Sarkin Kano na 15 Alhaji Aminu Ado...

Da dumi-dumi: Tinubu ya baiwa sakataren jam’iyyar APC na Kano mukami

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Sakataren jam’iyyar APC na jihar Kano,...

Gwamnatin Kano ta haramtawa yan kwangila zuwa ma’aikatar kananan hukumomi ta jihar – Kwamishina

Gwamnatin kano ta ja kunnen yan kwangilar ayyukan kananan...

Iftila’i: Almajirai 17 sun kone kurmus 15, sun jikkata sanadiyya wata gobara

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Wata gobara da ta tashi ta...