Yanzu-yanzu: Tinubu zai tafi kasar Faransa

Date:

 

Shugaban ƙasar Nigeria Bola Ahmad Tinubu zai bar kasar zuwa kasar faransa a ranar litinin 19 ga watan Ugusta, 2024.

 

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa Ajuri Ngelale ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Zargin Sayo Magani: Jam&’iyyar APC ta yi wa gwamnatin Kano raddi kan rahoton Dan Bello

Sai dai sanarwar ta ba bayyana takamaiman ranar da shugaban kasa zai dawo Nigeria ba.

” Shugaba Tinubu zai dawo Nigeria bayan ya kammala ‘yar gajeriyar ziyarar aiki da ya kai kasar ta faransa.

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito a makon da ya ke karewa Shugaba Tinubu ya ziyarci kasar Equatorial Genie domin sanya hannu kan wata yarjejeniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sarkin Kano na 15 ya gana da Shugaba Tinubu kan rikicin Rimin Zakara

    Mai Martaba Sarkin Kano na 15 Alhaji Aminu Ado...

Da dumi-dumi: Tinubu ya baiwa sakataren jam’iyyar APC na Kano mukami

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Sakataren jam’iyyar APC na jihar Kano,...

Gwamnatin Kano ta haramtawa yan kwangila zuwa ma’aikatar kananan hukumomi ta jihar – Kwamishina

Gwamnatin kano ta ja kunnen yan kwangilar ayyukan kananan...

Iftila’i: Almajirai 17 sun kone kurmus 15, sun jikkata sanadiyya wata gobara

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Wata gobara da ta tashi ta...