Yanzu-yanzu: An dage dokar hana fita a jihar Jigawa

Date:

Gwamnatin jihar Jigawa ta dage dokar hana fita ta sa’o’i 24 da ta saka sakamakon zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa da ta rikide zuwa tarzoma.

Kwamishinan yada labarai na jihar Jigawa Sagir Musa ne ya bayyana hakan a gidan gwamnati dake Dutse a ranar Asabar.

Talla
Talla

Ya ce matakin ya biyo bayan fahimtar cewa Abubuwa sun lafa, jihar ta Kasance cikin kwanciyar hankali a hali a yanzu.

Dan Iliyasu Satame da al’ummar Obajana za su shiryawa Ɗangote saukar alqur’ani 10

A halin da ake ciki kuma, rundunar ‘yan sandan ta kama sama da mutane 200 da ake zargi da wawure dukiyar jama’a tare da kwato kayayyakin da aka sace.

“Mutane da yawa ‘yan sanda sun kama su, inda jami’an tsaro suka kama mutane sama da 200 a jihar,” in ji shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...