Yanzu-yanzu: An dage dokar hana fita a jihar Jigawa

Date:

Gwamnatin jihar Jigawa ta dage dokar hana fita ta sa’o’i 24 da ta saka sakamakon zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa da ta rikide zuwa tarzoma.

Kwamishinan yada labarai na jihar Jigawa Sagir Musa ne ya bayyana hakan a gidan gwamnati dake Dutse a ranar Asabar.

Talla
Talla

Ya ce matakin ya biyo bayan fahimtar cewa Abubuwa sun lafa, jihar ta Kasance cikin kwanciyar hankali a hali a yanzu.

Dan Iliyasu Satame da al’ummar Obajana za su shiryawa Ɗangote saukar alqur’ani 10

A halin da ake ciki kuma, rundunar ‘yan sandan ta kama sama da mutane 200 da ake zargi da wawure dukiyar jama’a tare da kwato kayayyakin da aka sace.

“Mutane da yawa ‘yan sanda sun kama su, inda jami’an tsaro suka kama mutane sama da 200 a jihar,” in ji shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...