Yanzu-yanzu: An dage dokar hana fita a jihar Jigawa

Date:

Gwamnatin jihar Jigawa ta dage dokar hana fita ta sa’o’i 24 da ta saka sakamakon zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa da ta rikide zuwa tarzoma.

Kwamishinan yada labarai na jihar Jigawa Sagir Musa ne ya bayyana hakan a gidan gwamnati dake Dutse a ranar Asabar.

Talla
Talla

Ya ce matakin ya biyo bayan fahimtar cewa Abubuwa sun lafa, jihar ta Kasance cikin kwanciyar hankali a hali a yanzu.

Dan Iliyasu Satame da al’ummar Obajana za su shiryawa Ɗangote saukar alqur’ani 10

A halin da ake ciki kuma, rundunar ‘yan sandan ta kama sama da mutane 200 da ake zargi da wawure dukiyar jama’a tare da kwato kayayyakin da aka sace.

“Mutane da yawa ‘yan sanda sun kama su, inda jami’an tsaro suka kama mutane sama da 200 a jihar,” in ji shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...