Da dumi-dumi: Tinubu zai yiwa yan ƙasa Jawabi

Date:

 

Daga Rahama Umar Kwaru

Shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi ga al’ummar Nigeria a ranar Lahadi, 4 ga watan Agusta, 2024, da karfe 7:00 na safe.

An umurci gidajen Talabijin, Rediyo, da sauran kafafen yada labarai na zamani da su jona jawabin shugaban kasar daga gidan talabijin na kasa (NTA) da Gidan Rediyon Tarayyar Najeriya (FRCN) don yada shirye-shiryen.

Atiku ya jinjinawa masu zanga-zanga, ya bukaci Tinubu ya saurari koken jama’a

Hakan na cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa Ajuri Ngelale ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Sanarwar ta ce za a maimaita jawabin shugaban kasar a NTA da FRCN da karfe 3:00 na rana da 7:00 na yamma a rana guda.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...