Da dumi-dumi: Tinubu zai yiwa yan ƙasa Jawabi

Date:

 

Daga Rahama Umar Kwaru

Shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi ga al’ummar Nigeria a ranar Lahadi, 4 ga watan Agusta, 2024, da karfe 7:00 na safe.

An umurci gidajen Talabijin, Rediyo, da sauran kafafen yada labarai na zamani da su jona jawabin shugaban kasar daga gidan talabijin na kasa (NTA) da Gidan Rediyon Tarayyar Najeriya (FRCN) don yada shirye-shiryen.

Atiku ya jinjinawa masu zanga-zanga, ya bukaci Tinubu ya saurari koken jama’a

Hakan na cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa Ajuri Ngelale ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Sanarwar ta ce za a maimaita jawabin shugaban kasar a NTA da FRCN da karfe 3:00 na rana da 7:00 na yamma a rana guda.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ku ba da gudunmawa kano ta zauna Lafiya – Waiya ya shawarci yan jaridun yanar gizo

Gwamnatin jihar Kano ta bukaci kafafen yada labarai na...

KAROTA ta tabbatar da aniyarta na inganta matsayin jami’anta

Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano...

Sarkin Sanusi ya amince da nadin sabon mai unguwar Hotoro GRA

  Mai martaba Sarkin Kano na 16, Malam Muhammadu Sanusi...