Da dumi-dumi: Tinubu zai yiwa yan ƙasa Jawabi

Date:

 

Daga Rahama Umar Kwaru

Shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi ga al’ummar Nigeria a ranar Lahadi, 4 ga watan Agusta, 2024, da karfe 7:00 na safe.

An umurci gidajen Talabijin, Rediyo, da sauran kafafen yada labarai na zamani da su jona jawabin shugaban kasar daga gidan talabijin na kasa (NTA) da Gidan Rediyon Tarayyar Najeriya (FRCN) don yada shirye-shiryen.

Atiku ya jinjinawa masu zanga-zanga, ya bukaci Tinubu ya saurari koken jama’a

Hakan na cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa Ajuri Ngelale ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Sanarwar ta ce za a maimaita jawabin shugaban kasar a NTA da FRCN da karfe 3:00 na rana da 7:00 na yamma a rana guda.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...