Da dumi-dumi:Yadda yan sanda su ka tarwatsa matasan da suka yi yunkurin fasha Shaguna a Kano

Date:

 

Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Kano sun tarwatsa wasu matasa da su ka yi yunkurin kutsawa cikin wani shago da ke kan titin gidan Zoo a babban birnin jihar.

Wadanda ake zargin sun yi yunkurin kutsawa cikin ginin bene mai hawa biyu na Shagunan Sadaraki dake Kan titin zoo road.

Sai dai ‘yan sandan sun yi gaggawar shiga domin dakile matakin nasu.

Amma kafin isowar jami’an tsaro, waɗanda ake zargin sun lalata tagogin ginin.

Dama gwamnati da Dattawa sun yi hasashen hakan ka iya faruwa a lokacin da aka fito zanga-zangar.

Sai dai rundunar yan sandan Nigeria ta ce ta yi shirin ko ta kwana domin dakilewa da kama wadanda su ka yi yunkurin lalatawa sace dukiyoyin al’umma da sunan zanga-zanga.

Alfijir labarai

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...