Yanzu-yanzu: Kotu ta yi hukuncin kan dambarwar masarautun Kano

Date:

Wata Babbar kotun jihar Kano karkashin mai shari’a Amina Adamu Aliyu ta dakatar da Alhaji Aminu Ado Bayero da wasu sarakuna hudu da aka tsige daga karagar mulki daga cigaba da bayyana kawunansu a matsayin sarakunan Kano, Bichi, Rano, Gaya, Karaye.

Justice watch ta rawaito da take zartar da hukuncin a yau, kotun ta kara jaddada cewa sarkin Kano na 15 da wasu sarakuna hudu da duk wanda suka nada daga cigaba da bayyana kansu a matsayin sarakunan Kano, Bichi, Gaya, Rano, Karaye da kuma hakimai da sauransu.

Cikakkun bayani na nan tafe

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Babbar Sallah: Gwamnatin Kano ta sanar da ranar rufe makarantu a jihar

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da...

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...