Dalilin da ya haifar da ruɗani a majalisar dokokin jihar kano akan Ganduje

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Majalisar dokokin jihar Kano ta fada cikin rudani lokacin da kakakin majalisar Jibril Isma’il Falgore ya kirawo tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugaban riko na jam’iyyar APC na kasa.

kakakin majalisar cewa Ganduje shugaban rikon jam’iyyar APC ne a lokacin da yake mika sakon ta’aziyya ga uwargidansa Farfesa Hafsat Ganduje kan rasuwar mahaifiyarta, wanda ya haifar da zazzafar muhawara.

Shugaban marasa rinjaye na majalisar Labaran Abdul Madari da wasu ‘yan majalisar APC ne suka fito da batun, inda suka ce yanzu Ganduje ne cikakken shugaban jam’iyyar APC na kasa ba shugaban riko ba ne.

Talla

Daga bisani majalisar ta dage zaman har zuwa ranar Talata.

A wannan rana ce dai majalisar dokokin jihar Kanon ta dawo zama tun bayan hutun kwanaki 48 da ta yi, wanda ta tafi bayan zartar da kudirin dokar soke masarautu biyar na jihar Kano.

Samoa: Gwamnatin Tinubu na yunkurin danne hakkin yan jarida – Atiku Abubakar

Rahotanni sun nuna cewa an majalisar ta jinkirta komawa bakin aikinta ne saboda matsalar tsaro da ta taso bayan rushe masarautun.

 

Nigerian Tranker

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Babbar Sallah: Gwamnatin Kano ta sanar da ranar rufe makarantu a jihar

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da...

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...