Wata kotu ta umarci Aminu Ado Bayero da ya daina bayyana kansa a matsayin Sarkin Kano

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

 

Wata babbar kotun jihar Kano ta umurci sarkin Kano na 15 Alhaji Aminu Ado Bayero da ya daina bayyana kansa a matsayin sarki sannan kuma ta umurci kwamishinan ‘yan sanda na kano da ya fitar da shi daga gidan sarki na Nasarawa.

Jaridar SolaceBase ta ruwaito cewa kotun karkashin jagorancin mai shari’a Amina Adamu Aliyu ta ba da umarnin a ranar Litinin, 27 ga Mayu, 2024.

Gaskiyar Lamari Kan Halin Da Ake Ciki a Masarautar Kano

Hakazalika, umarnin ya hana Alhaji Nasiru Ado Bayero, Dr. Ibrahim Abubakar II, Alhaji Kabiru Muhammad Inuwa da Alhaji Aliyu Ibrahim Gaya da su guji bayyana kansu a matsayin sarakunan Bichi, Gaya, Rano da Karaye.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...