Wata kotu ta umarci Aminu Ado Bayero da ya daina bayyana kansa a matsayin Sarkin Kano

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

 

Wata babbar kotun jihar Kano ta umurci sarkin Kano na 15 Alhaji Aminu Ado Bayero da ya daina bayyana kansa a matsayin sarki sannan kuma ta umurci kwamishinan ‘yan sanda na kano da ya fitar da shi daga gidan sarki na Nasarawa.

Jaridar SolaceBase ta ruwaito cewa kotun karkashin jagorancin mai shari’a Amina Adamu Aliyu ta ba da umarnin a ranar Litinin, 27 ga Mayu, 2024.

Gaskiyar Lamari Kan Halin Da Ake Ciki a Masarautar Kano

Hakazalika, umarnin ya hana Alhaji Nasiru Ado Bayero, Dr. Ibrahim Abubakar II, Alhaji Kabiru Muhammad Inuwa da Alhaji Aliyu Ibrahim Gaya da su guji bayyana kansu a matsayin sarakunan Bichi, Gaya, Rano da Karaye.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...