Gwamnan Kano da Takwarorinsa Suna Halartar Taron Zaman Lafiya a America

Date:

Gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf Kabir ya isa kasar Amurka domin wani gagarumin taron tattaunawa da Cibiyar Zaman Lafiya ta Amurka ta shirya.

Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da babban sakataren yada labarai na gwamnan, Sunusi Bature ya fitar a ranar Laraba.

Iftila’i: An Sami Gawar Wani Jariri Cikin Rijiya a Kano

Taron wanda za a shafe kwanaki uku ana gudanarwa, ya samu halartar gwamnonin Kano, Katsina, Zamfara, Kaduna, Neja, Sokoto, Kebbi, Jigawa, da Filato.

Bature ya ce, taron ana sa ran zai kawo hanyoyin da za a bi don magance matsalar rashin tsaro a Arewacin Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...

Majalisu na neman sauya lokacin zabuka a Nigeria

Majalisar Dokoki Ta Ƙasa Ta Gabatar Da Kudirin Sauya...

Kungiyar Lauyoyi yan asalin jihar Kano sun mika korafi ga kasashen Amuruka Ingila da UN kan zargin kisan a Tudun Wada

Kungiyar Lauyoyin Yan Asalin Jihar Kano (National Forum of...