Gwamnan Kano da Takwarorinsa Suna Halartar Taron Zaman Lafiya a America

Date:

Gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf Kabir ya isa kasar Amurka domin wani gagarumin taron tattaunawa da Cibiyar Zaman Lafiya ta Amurka ta shirya.

Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da babban sakataren yada labarai na gwamnan, Sunusi Bature ya fitar a ranar Laraba.

Iftila’i: An Sami Gawar Wani Jariri Cikin Rijiya a Kano

Taron wanda za a shafe kwanaki uku ana gudanarwa, ya samu halartar gwamnonin Kano, Katsina, Zamfara, Kaduna, Neja, Sokoto, Kebbi, Jigawa, da Filato.

Bature ya ce, taron ana sa ran zai kawo hanyoyin da za a bi don magance matsalar rashin tsaro a Arewacin Nijeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...