Yanzu-Yanzu: APC ta Dakatar da Ganduje Daga Jam’iyyar

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Jam’iyyar APC reshen mazabar Ganduje dake karamar hukumar Dawakin Tofa, jihar kano, ta dakatar da shugaban jam’iyyar na kasa Dr. Abdullahi Umar Ganduje.

Mai bai wa jam’iyyar shawara kan harkokin shari’a na mazabar Ganduje Halliru Gwanzo shi ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a Kano.

Ali Nuhu, Ali Jita, Abale da Wasu Yan Kannywood syun Yiwa Adam A Zango Martani

Halliru Gwanzo ya ce sun yanke shawarar dakatar da Dakta Ganduje daga jam’iyyar ne saboda zargin karbar cin hanci da gwamnatin Kano ke yi masa.

Sun ce dakatarwar ta fara ne yau 15 ga Afrilu 2024.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Aminu Dantata: Duniyar Kasuwanci ta yi Babban Rashi – Shugaban Kamfanonin Gerawa

Shugaban rukunonin Gerawa group of Companies Dr. Ibrahim Muhammad...

Da dumi-dumi: Wasu kungiyoyin APC a Kano sun fara kiraye-kirayen Abdullahi Abbas ya sauka daga shugaban jam’iyyar

Daga Hafsat Abdullahi Muhammad Kungiyoyin jam'iyyar APC da suka hadar...

Bayan Amincewar Kasar Saudia , an Sanya Ranar Binne Aminu Dantata a Madina

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid...