Yanzu-Yanzu: APC ta Dakatar da Ganduje Daga Jam’iyyar

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Jam’iyyar APC reshen mazabar Ganduje dake karamar hukumar Dawakin Tofa, jihar kano, ta dakatar da shugaban jam’iyyar na kasa Dr. Abdullahi Umar Ganduje.

Mai bai wa jam’iyyar shawara kan harkokin shari’a na mazabar Ganduje Halliru Gwanzo shi ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a Kano.

Ali Nuhu, Ali Jita, Abale da Wasu Yan Kannywood syun Yiwa Adam A Zango Martani

Halliru Gwanzo ya ce sun yanke shawarar dakatar da Dakta Ganduje daga jam’iyyar ne saboda zargin karbar cin hanci da gwamnatin Kano ke yi masa.

Sun ce dakatarwar ta fara ne yau 15 ga Afrilu 2024.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...