Ku Fara Neman Watan Shawwal A Gobe Litinin – Sarkin Musulmi Ga Musulmin Nigeria

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

 

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Saad Abubakar ya yi kira ga al’ummar Musulmin Nigeria da su fara neman jinjirin watan SHAWWAL 1445AH, a gobe Litinin 8 ga watan Afrilu 2024 daidai da 29 ga Ramadan 1445 Hijira.

KADAURA24 ta rawaito a wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugaban kwamitin ba da shawara kan harkokin addini na fadar sarkin Musulmi, prof. Sambo Wali Junaidu ya ce idan an gan shi ( watan) a sanar da dagaci ko hakimi mafi kusa domin tuntubar Sarkin Musulmi.

Dan majalisar dokokin jihar kano Ibrahim kundila ya rasu

Za a iya amfani da waɗannan lambobin wayar dake domin kai rahoton ganin ganin watan zuwa ga fadar Sarkin Musulmi.

Ramadan: Abubuwan da ya kamata ku sani game da Khatamar Al-Qur’ani ta bana a masallacin Harami

08037157100

07067416900

08066303077

08036149757

08099945903

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...