Ku Fara Neman Watan Shawwal A Gobe Litinin – Sarkin Musulmi Ga Musulmin Nigeria

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

 

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Saad Abubakar ya yi kira ga al’ummar Musulmin Nigeria da su fara neman jinjirin watan SHAWWAL 1445AH, a gobe Litinin 8 ga watan Afrilu 2024 daidai da 29 ga Ramadan 1445 Hijira.

KADAURA24 ta rawaito a wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugaban kwamitin ba da shawara kan harkokin addini na fadar sarkin Musulmi, prof. Sambo Wali Junaidu ya ce idan an gan shi ( watan) a sanar da dagaci ko hakimi mafi kusa domin tuntubar Sarkin Musulmi.

Dan majalisar dokokin jihar kano Ibrahim kundila ya rasu

Za a iya amfani da waɗannan lambobin wayar dake domin kai rahoton ganin ganin watan zuwa ga fadar Sarkin Musulmi.

Ramadan: Abubuwan da ya kamata ku sani game da Khatamar Al-Qur’ani ta bana a masallacin Harami

08037157100

07067416900

08066303077

08036149757

08099945903

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sabon Rikici Ya Kunno Kai Cikin Jam’iyyar APC a Kano

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Karamin Ministan gidajen da raya burane...

Yadda Manoma a Nigeria ke cigaba da kokawa saboda karyewar farashin kayan abinchi

  Farashin kayan abinci kamar masara, gero da shinkafa na...

Inganta ilimi: Jaridar New Telegraph ta Karrama Gwamnan Kano

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir...

Sanarwa ta musamman ga masu neman shiga aikin dansanda

Hukumar kula da aikin 'yan sanda na Kasa (POLICE SERVICE...