Ramadan: Abubuwan da ya kamata ku sani game da Khatamar Al-Qur’ani ta bana a masallacin Harami

Date:

Daga Halima Musa Sabaru

 

Hukumomi a kasar Saudiyya sun bayyana cewa shugaban limaman Harami Sheikh Abdur Rahman As Sudais ne zai jagoranci Khatamar Al-Qur’ani mai girma ta wannan Azumin na Ramadan 2024/1445.

Shehun Malamin shi ne zai jagoranci sallar tarawi ta karshe a wannan wata a masallacin Haramin makka wadda za’a gudanar a wannan rana ta lahadi .

Hajjin Bana: NAHCON ta bayyana adadin maniyyatan Najeriya da za su sauke farali a 2024

Abubunwan da ya Kamata masallata a masallacin Haramin makka su sani :

1. Karatun Khatamar Al Qur’an zai kasance tsawon mintuna 30

2. Za’a fara Addu’o’i nan take bayan an kammala karanta suratun Nas

Dan majalisar dokokin jihar kano Ibrahim kundila ya rasu

Wannan dai shi ne karo na 34 a jere duk shekara Sheikh Sudais ne ke gudanar da karatun Khatam Al-Qur’ani tare da yin addu’o’i na musamman.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...