Yanzu-yanzu: ECOWAS ta dage takunkumin da ta kakaba wa Nijar, Mali, Guine

Date:

 

 

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ECOWAS ta yanke shawarar dage wasu takunkumin da ta kakabawa jamhuriyar Nijar da Mali da kuma Guinea.

An dauki wannan kuduri ne a wani babban taro na musamman kan harkokin zaman lafiya, siyasa da tsaro a yankin ECOWAS da aka gudanar a Abuja ranar Asabar.

Tinubu Ya Bayyana Hanyoyin Da Za’a Daidata Tsakanin ECOWAS Da Nijar Burkina Faso da Mali

Kungiyar ta ECOWAS cewa ta zata dage takunkuman siyasa da aka kakabawa Jamhuriyar Nijar ba, Inda suka ce an dage sauran takunkuman da suka hadar da na tattalin arziki da sauran, sannan kuma ta dage wasu takunkuman kudi da na tattalin arziki da ta kakabawa Guinea da wasu takunkuman da aka kakabawa Mali.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...

Majalisu na neman sauya lokacin zabuka a Nigeria

Majalisar Dokoki Ta Ƙasa Ta Gabatar Da Kudirin Sauya...

Kungiyar Lauyoyi yan asalin jihar Kano sun mika korafi ga kasashen Amuruka Ingila da UN kan zargin kisan a Tudun Wada

Kungiyar Lauyoyin Yan Asalin Jihar Kano (National Forum of...