Yanzu-yanzu: ECOWAS ta dage takunkumin da ta kakaba wa Nijar, Mali, Guine

Date:

 

 

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ECOWAS ta yanke shawarar dage wasu takunkumin da ta kakabawa jamhuriyar Nijar da Mali da kuma Guinea.

An dauki wannan kuduri ne a wani babban taro na musamman kan harkokin zaman lafiya, siyasa da tsaro a yankin ECOWAS da aka gudanar a Abuja ranar Asabar.

Tinubu Ya Bayyana Hanyoyin Da Za’a Daidata Tsakanin ECOWAS Da Nijar Burkina Faso da Mali

Kungiyar ta ECOWAS cewa ta zata dage takunkuman siyasa da aka kakabawa Jamhuriyar Nijar ba, Inda suka ce an dage sauran takunkuman da suka hadar da na tattalin arziki da sauran, sannan kuma ta dage wasu takunkuman kudi da na tattalin arziki da ta kakabawa Guinea da wasu takunkuman da aka kakabawa Mali.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...