Da dumi-dumi: Shugabannin Jam’iyyar NNPP 9 Sun Fice Daga Jam’iyyar

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Shugabanin jam’iyyar NNPP na kananan hukumomi guda tara a jihar Katsina sun aje muƙamansu sun kuma fice daga jam’iyyar.

 

Sanarwar na ƙunshe acikin wasika da shuwagabannin suka sanya ma hannu tare da tura ta ga shugaban shugaban jam’iyyar NNPP na jihar katsina.

Da dumi-dumi: Abba Gida-gida ya nada shugabannin wasu Ma’aikatun Lafiya a Kano

Sai dai basu bayyana dalilin ɗaukar wannan matakin ba sai dai sun ɗauki matakin bisa wani dalili na sirri kamar yadda suka bayyana.

Talla

Daga ƙarshe sunyi godiya ga shugabannin jam’iyyar bisa damar da aka basu na zama shugabannin jam’iyyar a kananan hukumomin da suka fito.

 

Katsina Post ta rawaito cewa Shugabannin kananan hukumomin sun haɗa da na:

1.Katsina Local Govt

2.Batagarawa LG

3.Rimi LG

4.Jibia LG

5.Batsari LG

6.kaita LG

7.Safana LG

8.Dutsima LG

9.Charanci LG.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...