Da dumi-dumi: Abba Gida-gida ya nada shugabannin wasu Ma’aikatun Lafiya a Kano

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya bayyana nadin shugabannin wasu ma’aikatu da Hukumomin lafiya a don tafiyar da su yadda ya kamata.

 

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran gwamnan Sanusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa kadaura24.

 

Sanarwar tace nadin nasu ya fara aiki ne nan take.

Wadanda aka nada din sune kamar haka:

Talla

1. Dr. Mansur Mudi Nagoda, Executive Secretary, Hospital Management Board (HMB)

2. Dr. Nasir Mahmoud, Executive Secretary, Kano State Primary Healthcare Management Board (SPHMB)

3. Prof. Salisu Ibrahim Ahmed, Executive Secretary, Private Health Institutions Management Agency (PHIMA)

Gwamnatin Kano ta yabawa Cibiyar Sarki Salman bisa yiwa Mutane sama da 1800 aikin idanu kyauta

4. Dr. Fatima Usman Zahraddeen, Executive Secretary, Kano State Health Trust Fund (KHETFUND).

5. Pharm. Ghali Sule, Director General, Drugs and Medical Consumables Management Agency (DCMA)

6. Dr. Usman Bashir, Director General, Kano State Agency for the Control of AIDS (KSACA)

7. Dr. Aminu Magashi Garba, Coordinator, Kano State Cancer Care Centre (KCCC)

8. Dr. Muhammad Abbas, Coordinator Kano State Agency for Disease Control (KADC)

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...