Da dumi-dumi: Abba Gida-gida ya nada shugabannin wasu Ma’aikatun Lafiya a Kano

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya bayyana nadin shugabannin wasu ma’aikatu da Hukumomin lafiya a don tafiyar da su yadda ya kamata.

 

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran gwamnan Sanusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa kadaura24.

 

Sanarwar tace nadin nasu ya fara aiki ne nan take.

Wadanda aka nada din sune kamar haka:

Talla

1. Dr. Mansur Mudi Nagoda, Executive Secretary, Hospital Management Board (HMB)

2. Dr. Nasir Mahmoud, Executive Secretary, Kano State Primary Healthcare Management Board (SPHMB)

3. Prof. Salisu Ibrahim Ahmed, Executive Secretary, Private Health Institutions Management Agency (PHIMA)

Gwamnatin Kano ta yabawa Cibiyar Sarki Salman bisa yiwa Mutane sama da 1800 aikin idanu kyauta

4. Dr. Fatima Usman Zahraddeen, Executive Secretary, Kano State Health Trust Fund (KHETFUND).

5. Pharm. Ghali Sule, Director General, Drugs and Medical Consumables Management Agency (DCMA)

6. Dr. Usman Bashir, Director General, Kano State Agency for the Control of AIDS (KSACA)

7. Dr. Aminu Magashi Garba, Coordinator, Kano State Cancer Care Centre (KCCC)

8. Dr. Muhammad Abbas, Coordinator Kano State Agency for Disease Control (KADC)

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sarki Aminu Ado Bayero ya baiwa Alan Waka Sabuwar Sarauta a Masarautar Kano

Daga Abdulmajid Habib Tukuntawa   Mai martaba Sarkin Kano na 15...

Soke Hawan Sallah: Dole Gwamnatin tarayya ta biya mu diyya – Gwamnatin Kano

Daga Isa Ahmad Getso   Gwamnatin jihar Kano ta bukaci gwamnatin...

NiMet ta bayyana jihohin da za a sami tsawa da ruwan sama na kwanaki 3 a Nigeria

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya ta...

Hajjin bana: Gobarar ta tashi a otel din wasu Alhazan Nigeria a Makka

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Hukumar kula da Alhazai ta Najeriya...