Hukumar DSS ta bayyana dalilin da yasa ta gayyaci Abdul’aziz Yari

Date:

 

Hukumar ‘yan sandan farin kaya ta Najeriya wato DSS ta tabbatar da gayyatar tsohon Gwamnan Zamfara Abdulaziz Yari zuwa ofishinta.

Sai dai hukumar ba ta faɗi dalilin da ya sa ta gayyace shi ba, tana mai musanta “jita-jitar” da ake yaɗawa cewa an tsare shi ne saboda ya ƙi amsa wayar Shugaban Ƙasa Bola Tinubu.

Nada Haj. Amina HOD a matsayin kwamishina zai sake fito da kimar K/h Nasarawa – Matawallen Gwagwarwa

A ranar Asabar ne wasu rahotanni da aka wallafa a shafukan intanet suka ce DSS ta kama tsohon gwamnan ne saboda ya ƙi sauraron shugaban ƙasar game da zaɓen shugaban Majalisar Dattawa da aka yi a watan da ya gabata.

Talla

BBC Hausa ta rawaito DSS ta bayyana labarin a matsayin “na ƙarya” kuma “abin dariya”.

“Abu ne maras amfani ko kuma na dariya….Wannan shi ake kira shashanci a rahoto. Yari ya san dalilin da ya sa aka gayyace shi,” a cewar sanarwar da DSS ta wallafa a shafinta na Twitter.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...