Ganduje ya Magantu kan dakatar da albashin ma’aikata dubu 10 da gwamnatin Kano ta yi

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya koka kan dakatar da gwamnan kano Abba Kabir Yusuf ya dakatar da albashin ma’aikata sama da dubu 10 da gwamnatinsa ta dauka aiki.

 

Ganduje ya koka ne ta cikin wata sanarwa da tsohon kwamishinan yada labarai na jihar kano, Muhammad Garba ya fitar a ranar Laraba, a sakon sa na barka da babbar Sallah ga al’ummar Kano .

Yadda rusau ke ƙara jefa mutane cikin fargaba a Kano

Tsohon gwamnan ya ce dakatar da biyan albashin ma’aikatan da ya dauka aiki ya haifar da damuwa a zukatan ma’aikatan kano, a lokacin da jama’a ke fadi tashin yadda zasu tsira da rayuwarsu .

Tallah

Kazalika tsohon gwamnan jihar Kanon, ya nuna damuwarsa kan soke karin girma da kuma na matakin albashi da ya yiwa malaman makarantun firamare, da gwamnan kano mai ci ya yi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...

Majalisu na neman sauya lokacin zabuka a Nigeria

Majalisar Dokoki Ta Ƙasa Ta Gabatar Da Kudirin Sauya...

Kungiyar Lauyoyi yan asalin jihar Kano sun mika korafi ga kasashen Amuruka Ingila da UN kan zargin kisan a Tudun Wada

Kungiyar Lauyoyin Yan Asalin Jihar Kano (National Forum of...

Da dumi-dumi: ASUU ta sanar da ranar da zata fara yajin aiki

Shugabancin Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta umurci...