Ganduje ya Magantu kan dakatar da albashin ma’aikata dubu 10 da gwamnatin Kano ta yi

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya koka kan dakatar da gwamnan kano Abba Kabir Yusuf ya dakatar da albashin ma’aikata sama da dubu 10 da gwamnatinsa ta dauka aiki.

 

Ganduje ya koka ne ta cikin wata sanarwa da tsohon kwamishinan yada labarai na jihar kano, Muhammad Garba ya fitar a ranar Laraba, a sakon sa na barka da babbar Sallah ga al’ummar Kano .

Yadda rusau ke ƙara jefa mutane cikin fargaba a Kano

Tsohon gwamnan ya ce dakatar da biyan albashin ma’aikatan da ya dauka aiki ya haifar da damuwa a zukatan ma’aikatan kano, a lokacin da jama’a ke fadi tashin yadda zasu tsira da rayuwarsu .

Tallah

Kazalika tsohon gwamnan jihar Kanon, ya nuna damuwarsa kan soke karin girma da kuma na matakin albashi da ya yiwa malaman makarantun firamare, da gwamnan kano mai ci ya yi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...

Tinubu ka fadawa yan Nigeria Inda ka tsaya har kwana 5 bayan taron BRICS – ADC

    Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC ta soki Shugaban...

Da dumi-dumi: Yadda akai Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello

Rahotannin sun tabbatar da cewa jami'an tsaro a Nigeria...