NDLEA ta rufe wani gidan mai da aka boye tabar wiwi

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Nigeria NDLEA reshen jihar Neja ta rufe gidan man da ake zargin ana amfani da shi a matsayin wajen boyewa da sayar da tabar wiwi .

 

Kwamandan hukumar na jihar, Musa Bwalin, ne ya shaidawa manema labarai a Minna cewa an tsare jami’in tsaro da wasu ma’aikatan gidan man domin gudanar da bincike.

Hajjin bana: An Sami masu tabin hankali a Mahajjatan Najeriya, yayin da mutane 6 suka rasu a Saudiyya

Bwalin ya ce sama da shekara guda rundunar ta kama mutane 250 da ake zargi da sayar da miyagun kwayoyi daga cikin 64 da aka samu da laifi.

Wata Kotu a Kano ta hana Abba Gida-gida rushe wasu gine-gine a jihar

Ya kuma bukaci mazauna yankin da su daina kyamar masu shaye-shayen miyagun kwayoyi, maimakon haka jama’a su kusance tare da jan su a jiki ko zasu fahimci matsalolin don gyarawa.

Tallah

Ya bukaci gwamnan jihar Neja da ya taimaka wa rundunar da motocin aiki domin su samu damar shawo kan matsalar sayar da miyagun kwayoyi a fadin jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...