Hajjin bana: NAHCON ta gargadi Maniyyatan Nigeria kan wata cuta

Date:

Daga Aisha Aliyu Umar

 

Hukumar kula da aikin hajji ta Najeriya NAHCON ta gargadi maniyyatan Najeriya da su guji cin naman daji, fatu (ponmo), naman da aka gasa da sauransu saboda barkewar cutar anthrax a yankin yammacin Afirka.

Yanzu-Yanzu: Abba Gida-gida ya sake sabbin nade-naden mukamai

Kwamishinan lafiya na NAHCON Dr. Sa’id Ahmad Dumbulwa a wata tattaunawa ta wayar tarho, ya ce yin taka tsantsan ya zama dole duba da yadda ake gudanar da harkokin kasuwanci tsakanin kasashen Ghana, Togo da Burkina Faso, wanda kawo yanzu ya tabbatar da bullar cutar anthrax a kasar da wasu sassan yankunansu, da Najeriya.

Tallah

 

“NAHCON tace ta zama wajibi a gargadi maniyyatan Nigeria saboda tsoron tuntubar zasu iya cudanya da yan wadancan kasashe, a yayin gudanar da aikin Hajjin bana a kasar Saudiyya, wadanda duk da cewa ba lallai ba ne su kamu da cutar, amma don gudun kamuwa da cutar sai su ɗauki matakan kariya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...