Yanzu-Yanzu: Abba Gida-gida ya sake sabbin nade-naden mukamai

Date:

Daga Maryam Abubakar Tukur

 

Gwamnan jihar kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya sake Amincewa da Sabbin nada-naden mukamai .

 

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran gwamnan Kano Bature Dawakin Tofa ya aikowa kadaura24.

Yanzu-Yanzu: Saudiyya ta bayyana ranar da za’a yi Arfa da Babbar Sallah

Wadanda aka nada sun haɗa da:

1. Arc. Ahmad A. Yusuf, Executive Secretary, Kano State History and Culture Bureau.

2. Engr. Ado Jibrin Kankarofi, Deputy Managing Director, Kano State Road Maintenance Agency(KARMA).

Tallah

3. Hauwa Muhammad, Special Assistant, Women Affairs.

Sanarwar tace Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf wanda ake wa lakabi da Abba Gida-gida ya taya su murna tare da cewa nadin nasu ya fara aiki ne nan take..

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...