Hajjin bana: NAHCON ta gargadi Maniyyatan Nigeria kan wata cuta

Date:

Daga Aisha Aliyu Umar

 

Hukumar kula da aikin hajji ta Najeriya NAHCON ta gargadi maniyyatan Najeriya da su guji cin naman daji, fatu (ponmo), naman da aka gasa da sauransu saboda barkewar cutar anthrax a yankin yammacin Afirka.

Yanzu-Yanzu: Abba Gida-gida ya sake sabbin nade-naden mukamai

Kwamishinan lafiya na NAHCON Dr. Sa’id Ahmad Dumbulwa a wata tattaunawa ta wayar tarho, ya ce yin taka tsantsan ya zama dole duba da yadda ake gudanar da harkokin kasuwanci tsakanin kasashen Ghana, Togo da Burkina Faso, wanda kawo yanzu ya tabbatar da bullar cutar anthrax a kasar da wasu sassan yankunansu, da Najeriya.

Tallah

 

“NAHCON tace ta zama wajibi a gargadi maniyyatan Nigeria saboda tsoron tuntubar zasu iya cudanya da yan wadancan kasashe, a yayin gudanar da aikin Hajjin bana a kasar Saudiyya, wadanda duk da cewa ba lallai ba ne su kamu da cutar, amma don gudun kamuwa da cutar sai su ɗauki matakan kariya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...