Hajjin bana: NAHCON ta gargadi Maniyyatan Nigeria kan wata cuta

Date:

Daga Aisha Aliyu Umar

 

Hukumar kula da aikin hajji ta Najeriya NAHCON ta gargadi maniyyatan Najeriya da su guji cin naman daji, fatu (ponmo), naman da aka gasa da sauransu saboda barkewar cutar anthrax a yankin yammacin Afirka.

Yanzu-Yanzu: Abba Gida-gida ya sake sabbin nade-naden mukamai

Kwamishinan lafiya na NAHCON Dr. Sa’id Ahmad Dumbulwa a wata tattaunawa ta wayar tarho, ya ce yin taka tsantsan ya zama dole duba da yadda ake gudanar da harkokin kasuwanci tsakanin kasashen Ghana, Togo da Burkina Faso, wanda kawo yanzu ya tabbatar da bullar cutar anthrax a kasar da wasu sassan yankunansu, da Najeriya.

Tallah

 

“NAHCON tace ta zama wajibi a gargadi maniyyatan Nigeria saboda tsoron tuntubar zasu iya cudanya da yan wadancan kasashe, a yayin gudanar da aikin Hajjin bana a kasar Saudiyya, wadanda duk da cewa ba lallai ba ne su kamu da cutar, amma don gudun kamuwa da cutar sai su ɗauki matakan kariya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...