Masarautar zazzau ta bayyana dalilin da yasa ta soke hawan Sallah Babba

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Masarautar Zazzau ta soke bikin hawan daba a bikin Babbar Salla mai zuwa.

 

Ya ce matakin ya zo ne bayan tafiyar da Mai martaba Sarkin Zazzau Mallam Ahmed Nuhu Bamalli ya yi zuwa kasar Saudiyya domin gudanar da aikin hajjin bana

Jaridar Daily Trust ta ruwaito Mallam Yusuf Abubakar Hayat, sakataren masarautar yana sanar da wannan mataki a cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Litinin 12 ga watan Yuni.

Abubuwan da ya kamata ku sani kan dokar ba wa ɗalibai bashin karatu a Najeriya

Sanarwar ta kara da cewa, Sarkin wanda tuni ya taya al’ummar masarautarsa ta Zazzau murnar barka da sallah, ya kuma yi kira ga daukacin al’ummar Najeriya su gudanar da addu’o’i don samun zaman lafiya da kwanciyar hankali a kasar.

 

Ana shafe tsawon kwana uku ana hawan dawaki a Masarautar Zazzau duk shekara, a wani ɓangaren na bikin babbar salla.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...