Abba Gida-gida ya bada umarnin rushe gine-ginen da akai ba bisa ƙa’ida ba a Kano

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya bada umarnin rushe duk wani gini da ka gina shi ba bisa ka idaba a fadin jihar.

 

” Zamu rushe duk wasu gine-gine da aka yi a makarantu, makabartu, asibitoci da masallatai da dukkanin Inda basu dace ba, saboda kawata kano da kuma dawo da kimar jihar a idon Kano”. Inji Abba Gida-gida

 

Gwamnan ya bayyana haka ne a a wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran gwamnan Sunusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa kadaura24.

KAYYASA: Kalli yadda Gwamnan Kano Abba Gida-gida ya fara rushe gine-gine (hotuna)

” Wannan aiki da zamu yi zai bamu damar dawo da kimar Kano da Kuma dawo da harkokin gwamnati a wurare kamar yadda suke tun a baya”. A cewar

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa a a safiyar ranar Asabar din nan gwamnatin jihar kanon ta rushe wani gini da aka yi shi a jikin filin sukuwa dake kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...